Abubuwan dakefaruwa a Nigerian dama sassan duniya 26/06/3024 Kubiyomu Kusha Labari Ashafinmu na omm LifeChange..
TaΖaitattu
NCDC ta buΙe cibiyar agajin gaggawa saboda Ιarkewar cutar kwalara a Najeriya
‘Yan bindiga sun kashe mataimakin shugaban jami’ar Usman Dan Fodiyo
Dubban Ζ΄an Kenya na sabuwar zanga-zangar adawa da Ζarin haraji
An saki shugaban shafin kwarmata bayanan sirri na Wikileaks
Babu shirin tsige Sarkin Musulmi – Gwamnatin Sokoto
Jiragen saman Isra'ila sun kashe aΖalla mutum 24 a Gaza - Jami'an Gaza
Mata da miji Ζ΄an Amurka sun mutu a lokacin aikin hajji.
Rahoto kai-tsaye
Haruna Kakangi da Aisha Babangida da Umaymah Sani da Ahmad Bawage
25 Yuni 2024Mu kwana lafiya
Mun zo karshen rahotanni a wannan shafi na labarai kai-tsaye.
Sai kuma gobe da safe idan Allah ya kai mu.
Ahmad Bawage ke cewa mu kwana lafiya.

