Dan Allah kakaranta wannan labarin yanadamatukar dadi kubiyomu Kusha:Mata iyayenmu

Dan Allah kakaranta wannan labarin yanadamatukar dadi sosai kubiyomu Kusha:Mata iyayenmu.....

 Mata iyayen mu 

Bayan Likita ya gama dubata ya ce, Hajiya wannan ciwon zuciyar ya ci ƙarfin jikinki, don haka kwanaki kaɗan suka rage miki a duniya...!

Bayan ta dawo, Maƙota da Ƙawaye da Ƴan uwanta sun taru domin dubata..... Wata ta ce, wai menene haƙiƙanin abin da yake damunki...!?

Ta ce, cutar ƙanjamau ce...!

Bayan sun watse sai ɗanta da ya rakata Asibiti ya ce, Me yasa kika ce haka bayan ba abin da Likita ya faɗa ke nan ba...!?

Ta ce, domin in na mutu kar wata daga cikinsu ta ji tana sha'awar auren Babanka..!


Irin wannan kishin haka

Post a Comment

Previous Post Next Post

Contact Form