Dan Allah kakaranta wannan labarin yanadamatukar dadi kubiyomu Kusha:Mata iyayenmu

Dan Allah kakaranta wannan labarin yanadamatukar dadi sosai kubiyomu Kusha:Mata iyayenmu.....

 Mata iyayen mu 

Bayan Likita ya gama dubata ya ce, Hajiya wannan ciwon zuciyar ya ci Ζ™arfin jikinki, don haka kwanaki kaΙ—an suka rage miki a duniya...!

Bayan ta dawo, MaΖ™ota da Ƙawaye da Ζ³an uwanta sun taru domin dubata..... Wata ta ce, wai menene haΖ™iΖ™anin abin da yake damunki...!?

Ta ce, cutar Ζ™anjamau ce...!

Bayan sun watse sai Ι—anta da ya rakata Asibiti ya ce, Me yasa kika ce haka bayan ba abin da Likita ya faΙ—a ke nan ba...!?

Ta ce, domin in na mutu kar wata daga cikinsu ta ji tana sha'awar auren Babanka..!


Irin wannan kishin haka

Post a Comment

Previous Post Next Post

Contact Form