SARKIN MALAMAI MEDIA TEAM KATSINA STATE
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru RaΙΙa PhD CON ya amshi tawaga mai Ζarfi daga Hukumar UNDP a Filin Jirgin Ζasa da Ζasa na tunawa da Marigayi Malam Umaru Musa Ζ³ar'adua dake Katsina.
Tawagar UNDP tazo Katsina ne domin halartar Babban Taron Masu Ruwa da Tsaki na Shiyyar Arewa maso Yamma domin tattaunawa akan matsalar Tsaron data addabi yankin.
Hakanan kuma tawagar UNDP ta samu jagorancin Babban Wakilin Hukumar ta Ζasa Nigeria, Mr. Attafuah.
Wannan ya nuna jajir cewar Gwamna RaΙΙa akan magance matsalolin tsaron dake addabar Jihar Katsina, Yankin Arewa maso Yamma dama Ζasa baki Ιaya.
Rabiatu Sulaiman Kurfi
S.A Digital Media to
Katsina State Governor
Shared by Pharm Yarima Angawa Chairman for Sarkin Malamai Media Team Katsina State..





