SARKIN MALAMAI MEDIA TEAM KATSINA STATE

 SARKIN MALAMAI MEDIA TEAM KATSINA STATE






Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Raษ—ษ—a PhD CON ya amshi tawaga mai ฦ™arfi daga Hukumar UNDP a Filin Jirgin ฦ˜asa da ฦ˜asa na tunawa da Marigayi Malam Umaru Musa ฦณar'adua dake Katsina.

Tawagar UNDP tazo Katsina ne domin halartar Babban Taron Masu Ruwa da Tsaki na Shiyyar Arewa maso Yamma domin tattaunawa akan matsalar Tsaron data addabi yankin.

Hakanan kuma tawagar UNDP ta samu jagorancin Babban Wakilin Hukumar ta ฦ˜asa Nigeria, Mr. Attafuah.

Wannan ya nuna jajir cewar Gwamna Raษ—ษ—a akan magance matsalolin tsaron dake addabar Jihar Katsina, Yankin Arewa maso Yamma dama ฦ˜asa baki ษ—aya.

Rabiatu Sulaiman Kurfi 
S.A Digital Media to 
Katsina State Governor

Shared by Pharm Yarima Angawa Chairman for Sarkin Malamai Media Team Katsina State..

Post a Comment

Previous Post Next Post

Contact Form