YANZU YANZU : Wata malamar islamiya kuma mahadaciyar qur,ani wadda tataba lashe gasar Qur,ani tace acigitamata mijin aure

 


                    Sanarwace

Wata malamar Islamiyya kumamahardaciyar Alkur’ani wacce ta taΙ“a lashe gasar karatun Kur’ani tace a cigita mata mijin aure mai matsakaicin shekaru daga 25-30-35 tana zaune a Ζ™asar Saudiyya yanzu tazo ganin gida Najeriya idan an Ι—aura auren zasu tafi can Ζ™asa mai tsarki tare da mijin nata, ta turo hotuna waΙ—anda bata sanya liΖ™ab ba amma tace kar a wallafa hotunan tukunna a bari sai ta samu wanda zai aure ta sai a tura masa ya gani

Post a Comment

Previous Post Next Post

Contact Form