YANZU YANZU DAGAGGAWA KASHIM SHATIMA YAMAGANTIU AKAN YUNKURIN RAGE IKON SARKIN MUSULMAI

 YANZU YANZU DAGAGGAWA KASHIM SHATIMA YAMAGANTIU AKAN YUNKURIN RAGE IKON SARKIN MUSULMAI

Kashim Shattima Ya Magantu Kan Yunฦ™urin Rage Ikon Sarkin Musulmi Da Gwamnatin Sakkwato Ke Son Yi

Mataimakin Shugabanna Najeriya, Kashim Shettima ya shaida cewa Sarkin Musulmi na ษ—aukacin musulmi ne ba na jihar Sakkwato kaษ—ai ba, don haka kare martabar sa ya zama dole.

Kashim Shattima ya faษ—i haka ne a wani taro kan rashin tsaro a Arewa maso yammacin Najeriya da ya gudana a yau a jihar Katsina.

Wannan na zuwa ne bayan da ake zargin gwamnan jihar Sokoto da tura wata doka zuwa majalisa wadda za ta rage ฦ™arfin faษ—a-a-ji na Sarkin Musulmi.



Ya Allah ubangiji yakawomana karshen wadanan  fitintinu ya Allah✍️✍️✍️

Post a Comment

Previous Post Next Post

Contact Form